Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

MANUNIYA: Cikar Tinubu Shekara Guda A Kan Karagar Mulki, Mayu 17, 2024


Isah Lawal Ikara
Isah Lawal Ikara

KADUNA, NIGERIA - A shirin Manuniya na wannan makon mun maida hankali ne akan cikar shugaban Najeriya Bola Ahmed Tunibu shekara guda a kan karagar mulkin Najeriya.

Saurari cikakken shirin da Isah Lawal Ikara ya gabatar:

MANUNIYA: Cikar Tinubu Shekara Guda A Kan Karagar Mulki, Mayu 17, 2024.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:00 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG