Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

LAFIYARMU: WHO ta sa kuskuren tantance cuta a matsayin wata matsala da ke da matukar bukatar kulawa a kiwon lafiya


LAFIYARMU: WHO ta sa kuskuren tantance cuta a matsayin wata matsala da ke da matukar bukatar kulawa a kiwon lafiya
please wait

No media source currently available

0:00 0:14:59 0:00

A cikin shirin na wannan makon Dr. Usman Galadima kwararre a fannin koda a asibitin koyarwa na birnin tarayya Abuja, ya yi karin haske kan kuskuren tantance cutar da ke jikin mutum, da wasu rahotanni

XS
SM
MD
LG