Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI: Batutuwa-Hira da Hajiya Hafsat Mashall Pt1, Auren Wuri, Azumi, Satar Yara-Afrilu, 30, 2023


Shirin Kallabi
Shirin Kallabi

Banda hira da kallabin shirin ta wannan makon Hajiya Hafsat Mashall, abinda ya dauki hankalin shirin kuma, shine, batun auren wuri da ake yi wa ‘ya’ya mata. Wata matsala da Jamhuriyar Nijar ta yi kaurin suna a kai a jerin kasashen duniya. A Najeriya kuma, akwai batun yawan sace kananan yara. Da yake ba a jima da kammala azumi ba, shirin ya kuma karbi bakuncin kwararran likita wadda ta yi bayani kan amfanin azumi ga lafiyar bil’adama.

Saurari cikakken shirin:

KALLABI-EP006
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:25:34 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG