Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

KALLABI: Na Dauki Nawayar Gidan Aurena Na Tsawon Shekaru 25-Fatumatu Dangana, Afrilu,09, 2023


Shirin Kallabi
Shirin Kallabi

Abinda ya dauki hankalin shirin a wannan makon shine fadi tashin da mata ke yi a gidan aure da ba safai a ke yin magana a kai ba, kuma sau da dama, matan da ke ta-maza su ga sun rufawa gidajen aurensu asiri, ba a san suna yi ba balle a yaba masu.

Wannan makon shirin ya yi hira da Fatumatu Mohammed Watara, wata mace a kasar Ghana da ta sami kanta a cikin irin wannan hali tun daga tashinta har a gidan aurenta.

Saurari shirin domin karin bayani:

KALLABI: Hira da Fatumatu Mohammed Watara, 09, 2023
please wait

No media source currently available

0:00 0:25:36 0:00

  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

XS
SM
MD
LG