Iyayen ‘yan matan da ‘yan bindiga suka sace a makaranta sun gayawa gwamna ranar litinin cewa sunje neman su a cikin daji,sun kara da cewa har yanzu ba’a ga ‘yan mata dari biyu da talatin da hudu ba,fiye da adadin da gwamnati ta bada. An dauki hotuna 22 Afrilu 2014.
Iyayen’yan Matan da Aka Sace Suna Neman su a Cikin Daji, 22 Afrilu 2014

1
Iyayen da ‘yan uwan ‘yan matan da aka sace suna maida jawabi a taron da suka yi da gwamna jihar Borno, a Chibok, jihar Borno, 22 Afrilu 2014.

2
Iyayen da ‘yan uwan ‘yan matan da aka sace suna maida jawabi a taron da suka yi da gwamna jihar Borno, a Chibok, jihar Borno, 22 Afrilu 2014.

3
Iyayen da ‘yan uwan ‘yan matan da aka sace suna maida jawabi a taron da suka yi da gwamna jihar Borno, a Chibok, jihar Borno, 22 Afrilu 2014.

4
Iyayen da ‘yan uwan ‘yan matan da aka sace suna maida jawabi a taron da suka yi da gwamna jihar Borno, a Chibok, jihar Borno, 22 Afrilu 2014.