Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Ina Da Yakinin Za A Yi Zabe Cikin Zaman Lafiya – Buratai


Ina Da Yakinin Za A Yi Zabe Cikin Zaman Lafiya – Buratai
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:48 0:00

Tsohon babban hafsan hafsoshin Najeriya, Janar Tukur Buratai, mai ritaya ya bukaci al’ummar kasar su kwantar da hankulan su yana mai bayyana cewa a bisa dukkan matakan tsaron da hukumomin tsaron kasar suka dauka ya zuwa yanzu, za’a gudanar da zaben ranar 25 ga Fabrairu cikin zaman lafiya da lumana.

XS
SM
MD
LG