Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ILIMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Batun Hijirar Kwararru Zuwa Kasashen Wajen, Yuli 08, 2024


Babangida Jibril
Babangida Jibril

A shirin Ilmi na wannan makon mun tattauna ne da wasu malaman jami’o’i da masu ruwa da tsaki akan batun ministan Ilimi, Tahir Mamman, wanda ya fada a ranar Alhamis cewa tsarin ilimi a Najeriya ya fi fama ne da matsalar hijirar kwararru zuwa kasashen waje.

Saurari cikakken shirin da Babangida Jibrin ya gabatar:

ILIMI GARKUWAR ‘DAN ADAM: Batun Hijirar Kwararru Zuwa Kasashen Wajen, Yuli 08, 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:07:57 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG