Wasu 'yan bindiga sun sace dalibai mata 317 a makarantar sakandare da ke Jangebe a jihar Zamfara da ke arewacin Najeriya yayin da hukumomi ke kokarin an kubutar da su.
Hotunan Makarantar Jangebe Da Aka Sace Dalibai Sama Da 300
Wasu 'yan bindiga sun sace dalibai mata 317 a makarantar sakandare da ke Jangebe a jihar Zamfara da ke arewacin Najeriya yayin da hukumomi ke kokarin an kubutar da su.

5
Lokacin da iyaye suke kwashe 'ya'yansu da suka tsira a makarantar Jangebe

6
Jami'an tsaro da manyan jami;an gwamnatin da suka ziyara makarantar Jangebe.jpeg