Wani mahaifi da 'yarsa ta rasu a gobarar da ta kashe yara dalibai 20 a makarantar firamare a Nijar, ya fadi yadda ya samu labarin tashin gobarar inda ya ce, kafin ya isa wurin, wutar ta riga ta lakume ajujuwan da daliban suke.
Yadda Na Samu Labarin Gobarar Da Ta Yi Sanadin Mutuwar 'Yata
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025
Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya