A ranar litinin 7 ga watan Mayu, Gwamnan Jihar Kaduna Nasiru El-Rufai ya je ziyarar jaje a Birnin Gwari inda ya gana da Sarkin garin, Mallam Jibril Zubair II da sauran shugabannin al’ummar garin kafin ya wuce zuwa kauyen Gwaska.
Gwamna El-Rufai Ya Je Ziyarar Jaje a Birnin Gwari
![El-Rufai a Birnin Gwari inda ya tabbatar da cewa za su iya kokarinsu domin yin galaba kan 'yan bindiga.](https://gdb.voanews.com/d3b3a02a-9cda-44df-a41f-b8dd13ea6bb4_w1024_q10_s.jpg)
1
El-Rufai a Birnin Gwari inda ya tabbatar da cewa za su iya kokarinsu domin yin galaba kan 'yan bindiga.
![ Kauyen Gwaska bayan harin da 'yan bindiga suka kai ranar Asabar 5 ga watan Mayun 2018.](https://gdb.voanews.com/be2c22bf-d556-41ea-b51b-b548c8e0a7a1_w1024_q10_s.jpg)
2
Kauyen Gwaska bayan harin da 'yan bindiga suka kai ranar Asabar 5 ga watan Mayun 2018.
![El-Rufai a Birnin Gwari](https://gdb.voanews.com/fe4a675d-1ac8-402a-98f8-6b923fe2d57e_w1024_q10_s.jpg)
3
El-Rufai a Birnin Gwari
![ El-Rufai a Birnin Gwari inda ya tabbatar da cewa za su iya kokarinsu domin yin galaba kan 'yan bindiga.](https://gdb.voanews.com/3c57ecdb-1a28-47f2-a18a-75d3f10d2d11_w1024_q10_s.jpg)
4
El-Rufai a Birnin Gwari inda ya tabbatar da cewa za su iya kokarinsu domin yin galaba kan 'yan bindiga.