Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DUNIYAR AMURKA: Amurka Ta Taya Tinubu, 'Yan Najeriya Murnar Lashe Zabe, Maris 03, 2023


Mahmud Lalo
Mahmud Lalo

Sai dai Amurkar ta ce akwai bukatar hukumar zabe ta INEC ta yi gyara a fannonin da aka samu kura-kurai a zaben shugaban kasa kafin zaben gwamnoni da za a yi ranar 11 ga watan Maris.

Ma'aikatar harkokin wajen Amurka, cikin wata sanarwa da kakakinta Ned Price ya fitar a ranar Alhamis, ta taya dan takarar jam'iyyar APC Bola Ahmed Tinubu da sauran 'yan Najeriya murnar lashe zaben 2023.

DUNIYAR AMURKA: Amurka Ta Taya Tinubu, 'Yan Najeriya Murnar Lashe Zabe - 5'15" .mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:06:12 0:00

XS
SM
MD
LG