Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

DOMIN IYALI: Rahoto Na Musamman Kan Matsalar Fyade A Najeriya- Yuli 09, 2020


Alheri Grace Abdu
Alheri Grace Abdu

Mummunar dabi’ar nan ta fyade ta kasance abin damuwa, musamman yadda yiwa kananan yara fyade ya yawaita a Najeriya.

A cikin watanni biyar na farkon wannna shekarar, rundunar ‘yan sandan Najeriya tace ta sami rahotannin fyade dari bakwai da goma sha bakwai, yayinda wani da aka kama da laifin fyade a Kwanar Dangora a jihar Kano ya ce ya yi wa mata arba’in fyade, ciki har da wata tsohuwa mai shekaru tamanin a duniya.

Mata dauke da kwalaye da ke bayyana kyamar fyade a Lagos, Nigeria,
Mata dauke da kwalaye da ke bayyana kyamar fyade a Lagos, Nigeria,

Wakiliyarmu Zainab Babaji ta yi nazarin wannan lamarin. Saurari rahoto na musamman da ta hada mana.

Rahoto na musamman kan matsalar fyade a Najeriya-10:00"
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:38 0:00


  • 16x9 Image

    Grace Alheri Abdu

    Grace Alheri Abdu  babbar Edita ce (Managing Editor) a Sashen Hausa na Muryar Amurka wadda ta shafe sama da shekaru 30 tana aikin jarida. Tana da digiri na biyu a fannin dokoki da huldar diplomasiyar kasa da kasa, da kuma digiri na biyu a fannin nazarin addinan al'adun gargadiya na kasashen Afrika.

Facebook Forum

XS
SM
MD
LG