WASHINGTON D.C. — 
Shirin Ciki Da Gaskiya na wannan makon ci gaba ne kan batun yadda wani shugaban 'yan dako a jihar Borno da ke Najeriya ya sa aka yi wa wani almajiri bulala 300 da ta yi sanadin mutuwar sa.
Saurari shirin cikin sauti:
 
Shirin Ciki Da Gaskiya na wannan makon ci gaba ne kan batun yadda wani shugaban 'yan dako a jihar Borno da ke Najeriya ya sa aka yi wa wani almajiri bulala 300 da ta yi sanadin mutuwar sa.
Saurari shirin cikin sauti:
Dandalin Mu Tattauna