Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

CIKI DA GASKIYA - Zargin Handame Filayen Noma Da Akeyiwa Hakimin Garin Kwantagora, Kashi na 3, Fabrairu 17, 2025


Sarfilu Hashiim Gumel
Sarfilu Hashiim Gumel

Shirin CIKI DA GASKIYA a kullum kan Cikin da kan bi Kadin hakkin dan Adam. Shirin Yana bicike da kuma tattaunawa da duk bangarorin da lamarin ya shafa domin kwatar wa mai gaskiya hakkin sa.

A wannan makon, shirin Ciki Da Gaskiya ya dora ne akan shirin makon da ya gabata wanda yayi nazari akan zargin da ake yiwa Hakimin Kwantagora a Jihar Neja cewa yayi garkuwa da gonakin manoma a garin. Wanda sana'ar da suka gada kenan tun iyaye da kakanni.

A saurari sautin shirin tare da Sarfilu Hashim Gumel:

02_17_2025 - CIKI DA GASKIYA (KONTAGORA FARMS CONTROVERSY)_2.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:54 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG