WASHINGTON, DC. —
A wannan makon, shirin Ciki Da Gaskiya ya dora ne akan shirin makon da ya gabata wanda yayi nazari akan zargin da ake yiwa Hakimin Kwantagora a Jihar Neja cewa yayi garkuwa da gonakin manoma a garin. Wanda sana'ar da suka gada kenan tun iyaye da kakanni.
A saurari sautin shirin tare da Sarfilu Hashim Gumel:
Dandalin Mu Tattauna