An bude kasuwar baje kolin kayan hannu da mata ke yi a Nijar, wacce aka fi sani da Safem a Niamey. Wannan ne karo na 12 da kasuwar ke ci, kuma ‘yan kasuwa daga wasu kasashen Afirka, ciki har da Najeriya suna zuwa cin kasuwar.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Satumba 13, 2024
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Tabbatar Da Hallaka Halilu Sububu
-
Satumba 03, 2024
Mutum 129 Sun Mutu A Yunkurin Tserewa Daga Gidan Yarin Congo