Ambaliyar Ruwa Ta Kashe Mutum Kusan 20 A Karachi Babban Birnin Pakistan
Mahukunta sun ce ruwan sama kamar da bakin kwarya ya sauka a Karachi, babban birnin Pakistan. Bala'in ya rutsa wasu yankuna ya kuma kashe mutane kusan 20. Lamarin da ya tilasta hukumomi yin amfani da kwale-kwale don fidda wadanda suka makale tsakanin tituna da cikin gidaje sakamakon ambaliyar.
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025
Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya
Facebook Forum