A Indiya Wata Damisa Ta Haifi 'Ya'yanta A Cikin Bukkan Manoma
Wata damisa ta zabi bukka daga wurin manomi inda ta haifi 'ya 'ya hudu a wani kauye da ke yankin Nashik na Yammacin Indiya, in ji jami'an gandun daji. Mazauna kauyen sun nuna damuwa game da sabbin baƙi kuma sun nemi a cire su, wani jami'i ya ce ba za a iya cire kananan yaran ba domin jarirai ne.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Oktoba 01, 2024
Iran Ta Harba Makami Mai Kinzami Kan Isra'ila
-
Satumba 25, 2024
An Haife Ni Da Baiwar Zane-Zane Da Kayan Marmari - Zainab Zakari
-
Satumba 13, 2024
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Tabbatar Da Hallaka Halilu Sububu
-
Satumba 03, 2024
Mutum 129 Sun Mutu A Yunkurin Tserewa Daga Gidan Yarin Congo
Facebook Forum