Abuja, Najeriya — 
Shirin Lafiya Uwar Jiki na wannan mako ya leka Jamhuriyar Nijar inda hukumomin lafiya a kasar suka fara aikin rigakafi a wani yunkuri da kasar ke yi na yaki da cutar farar masassara.
Saurari shirin da Hauwa Umar ta gabatar:
 
Shirin Lafiya Uwar Jiki na wannan mako ya leka Jamhuriyar Nijar inda hukumomin lafiya a kasar suka fara aikin rigakafi a wani yunkuri da kasar ke yi na yaki da cutar farar masassara.
Saurari shirin da Hauwa Umar ta gabatar:
Dandalin Mu Tattauna