Washington, DC — 
Shirin Tsaka Mai Wuya a wannan makon ya fara nazarin makomar sarakunan gargajiya a arewacin Najeriya, biyo bayan rikici da takun sakar da ake yi tsakanin wadansu gwamnonin yankin da sarakunan gargajiya.
Saurari shirin da Aliyu Mustapha Sokoto ya shirya ya kuma gabatar:
 
 
 
 
 
 
 
 
 
Dandalin Mu Tattauna