Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAUREN VOA: Tattaunawa Akan Shugabanci, Tattalin Arziki, Cin Hanci Da Rashawa, Harkokin Matasa, Zamantakewa Da Walwalar Al'umma a Ghana.


Medina Dauda
Medina Dauda

Shirin Zauren VOA na wannan makon zai ci gaba da tattaunawa da wasu jigajigan ‘yan Siyasa su uku har da na Jamiyyar NPP mai mulki a Ghana, inda suka amsa tambayoyi da suka shafi Shugabanci, Tattalin arziki, Cin hanci da rashawa, Harkokin Matasa da ma Zamantakewa da walwalar al'umma.

Saurari cikakken shirin don jin karin bayani:

ZAUREN VOA: Tattaunawa Akan Shugabanci, Tattalin Arziki, Cin Hanci Da Rashawa, Harkokin Matasa, Zamantakewa Da Walwalar Al'umma a Ghana.
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:07 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG