Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Yadda Matashi Ya Rungumi Wasan Dambe A Kasar Congo


Yadda Matashi Ya Rungumi Wasan Dambe A Kasar Congo
please wait

No media source currently available

0:00 0:02:53 0:00

A kasar Jamhuriyar Congo, wani matashi a unguwar Fond Tie-Tie da ke birnin Ponte Noire, ya rungumi wasar dambe a matsayin babban abin sha’awa. Ya ce babban burinsa shi ne wata rana ya kasance babban zakaran dambe mai wakiltar al’ummarsa.

XS
SM
MD
LG