Yadda Aka Gudanar Da Zanga-Zanga A Abuja Sakamakon Matsalar Tattalin Arziki Da Yunwa
Mambobin Kungiyar Kwadago ta Najeriya wato NLC sun gudanar da zanga-zanga a fadin kasar sakamakon matsin rayuwa, yunwa da tabarbarewar tattalin arziki a kasar. A wani bangare kuma wasu ‘yan Najeriya sun fito zanga-zangar nuna goyon baya ga Shugaba Bola Tinubu
5
Mambobin Kungiyar Kwadago ta NLC
6
Zanga-Zangar kungiyar Kwadago ta NLC
7
Mambobin NLC
8
Magoya Bayan Tinubu