Ya Kamata Jami'ai Su Yi Amfani Da Layukan Sadarwa Wajen Gano 'Yan Ta'adda - Ndumi
Bayan harin da aka kai wa jirgin kasa da ya taso daga Abuja zuwa Kaduna a kwana-kwanan nan, shugaban kwamitin Majalisar Dattijan Najeriya na ganin kamar yadda a ke sa ma ‘yan siyasa ido wajen bin diddigin layukan sadarwansu, ya kamata jami’ai su dinga amfani da layunkan sadarwa wajen gano yan ta’adda.
Zangon shirye-shirye
-
Oktoba 01, 2024
Iran Ta Harba Makami Mai Kinzami Kan Isra'ila
-
Satumba 25, 2024
An Haife Ni Da Baiwar Zane-Zane Da Kayan Marmari - Zainab Zakari
-
Satumba 13, 2024
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Tabbatar Da Hallaka Halilu Sububu
-
Satumba 03, 2024
Mutum 129 Sun Mutu A Yunkurin Tserewa Daga Gidan Yarin Congo