Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Yemi Osinbajo ya halarci jana'izar wadansu mabiya addinin kirista da suka rasa rayukan su yayin da suke a ibada, ciki harda babban limamin cocin Katolika a kauyen Mbalom dake jihar Benue.
Mataimakin Shugaban Kasar Najeriya Ya Halarci Bikin Jana'izar Wadanda Aka Kashe Benue

1
Mataimakin Shugaban Kasa Da Shugaban 'Yan Tibi Farfesa James Ayatse

2
Mataimakin Shugaban Kasa Yayin jana'izar Mutanen da aka kashe a jihar Benue

3
Mataimakin Shugaban Kasa Na Gaisawa Da Limamin Coci

4
Mataimakin Shugaban Kasa Tare Da Manyan Limaman Coci
Facebook Forum