'Yan Adawar Nijar Sun Jaddada Goyon Bayansu Ga Hamma Amadou
‘Yan adawar Jamhuriyar Nijar a karakashin kungiyarsu ta COPA 2016 sun jaddada marawa dan takarar jam'iyyar LUMANA, Hamma Ahmadou, a fafatawar da zai yi da dan takarar PNDS TARAYYA a zaben fidda gwani na ranar 20 ga watan gode na Maris baya. Ga dai karin bayani daga bakin Alhaji Isufu Bashar.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Satumba 13, 2024
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Tabbatar Da Hallaka Halilu Sububu
-
Satumba 03, 2024
Mutum 129 Sun Mutu A Yunkurin Tserewa Daga Gidan Yarin Congo