'Yan Adawar Nijar Sun Jaddada Goyon Bayansu Ga Hamma Amadou
‘Yan adawar Jamhuriyar Nijar a karakashin kungiyarsu ta COPA 2016 sun jaddada marawa dan takarar jam'iyyar LUMANA, Hamma Ahmadou, a fafatawar da zai yi da dan takarar PNDS TARAYYA a zaben fidda gwani na ranar 20 ga watan gode na Maris baya. Ga dai karin bayani daga bakin Alhaji Isufu Bashar.
Labarai masu alaka
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya