Kungiyoyin Sa Ido Na Cikin Gida Sun Ce An Samu Kura-Kurai A Zaben Nijar
Bayan yabawa zaben Nijar da kungiyoyin sa ido na kasashen waje suka yi, kungiyoyin da suka sa ido a zaben na cikin gida sun yi korafin cewa an tabka kura-kurai da dama a wannan zaben.Daga cikin kungiyoyin akwai kungiyar matasan Nijar da ake kira Mojen, Siraji Isa shi ne shugaban kungiyar.
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya