Adadin yawan wadanda suka rasa rayukansu sakamakon girgizar kasar da aka yi a kasar Nepal yana ta karuwa a daidai lokacin da ake ci gaba da aikin ceto wadanda abin ya ritsa dasu a cikin gine-gine da makamantansu.
Girgizar Kasar Nepal Ta Hallaka Mutane 2,200, Afrilu 25, 2015
Adadin yawan wadanda suka rasa rayukansu sakamakon girgizar kasar da aka yi a kasar Nepal yana ta karuwa a daidai lokacin da ake ci gaba da aikin ceto wadanda abin ya ritsa dasu a cikin gine-gine da makamantansu.
![An yi girgizar kasa a Nepal, Afrilu 25, 2015.](https://gdb.voanews.com/39f1f20b-5e3e-41b9-8a6b-63b22f5492ce_cx0_cy10_cw0_w1024_q10_r1_s.jpg)
9
An yi girgizar kasa a Nepal, Afrilu 25, 2015.