Kudaden da bankuna ke bai wa gwamnati ya karu da Naira tiriliyan 3.77 a cikin watanni biyun farko na shekarar 2023.
A watan Maris kotun kolin Najeriya ta ce a ci gaba da amfani da tsoffin kudaden naira har zuwa karshen 2023.
Matan kan gudanar da wannan aiki ne ko a wane irin hali na yanayi da ake ciki, kamar na rana ko ruwa ko sanyi.
A lokacin da ake gab da gudanar da zaben gwamnoni da na ‘yan majalisun jihohi a Najeriya, karancin man fetur na ci gaba da ci wa ‘yan kasar tuwo a kwarya, da hakan zai iya zama matsala wajen yin tafiye-tafiye zuwa jihohi don gudanar da zaben.
Sai dai duk da umurnin da babban bankin ya bayar, rahotanni sun ce har yanzu akwai wasu ‘yan Najeriyar da ke dari-darin karbar kudaden.
A makon jiya ma gobara ta lalata dukiyar ‘yan kasuwa ta biliyoyin Naira a kasuwar Monday Market ta birnin Maiduguri da ke arewa maso gabashin Najeriya.
A ranar Litinin jihohin Kaduna, Kogi da Zamfara suka shigar da kara a kotun inda suka kalubalanci sabon wa’adin, wanda zai kare a ranar Juma’a mai zuwa.
Bankunan sun dauki wannan mataki ne don ba jama’a damar sauya tsoffin kudadensu yayin da wa’adin kammala amfani da su yake karatowa.
Domin Kari