UEFA za ta sake buga gasar cin kofin zakarun Turai zagaye na 16 bayan da ta sanya sunan Manchester United cikin kuskure. Mbappé shine matashin farko dan wasa da ya zura kwallaye 100 a kungiya daya a gasar Ligue 1.
Ibrahimovic, wanda dan asalin kasar Sweden ne, ya shiga wannan rukunin ne bayan da ya zura kwallonsa a karawar da suka yi da Udinese a gasar Serie A ta Italiya.
Hakan na nufin Eto'o, wanda ya lashe lambar gwarzon dan kwallon Afirka har sau 4, zai jagoranci hukumar kwallon kasar ta kamaru na tsawon wa’adin shekaru 4.
Wasanni da ke faruwa a wasan kwallon kafa na Turai a ranar Asabar.
Bari mu dubi abin da ke wakana a zagayen karshe na wasan league na zakaru a matakin rukuni, yayin da ya rage saura gurabe biyar daga cikin gurabe 16 da za a fafata akai, da kuma zakaru uku da har yanzu da ba a tantance ba a matakin rukuni rukuni.
Wasannin da Za a Buga a kwallon kafar Turai Na ranar Asabar.
Liverpool ta sake yin wani gwaninta wajen kai hari inda ta lallasa Southampton da ci 4-0 wanda hakan ya sa kungiyar ta tsallake zuwa mataki na daya a teburin gasar Premier ta Ingila. Kungiyar ta Reds sun ci akalla kwallaye biyu a wasanni 17 da suka yi a duk gasa.
Liverpool na fuskantar saurin juyewa a wasan Premier da Southampton.
Kocin Manchester City Pep Guardiola ya ce Kevin De Bruyne ya kamu da cutar korona ne yayin da yake aiki a Belgium kuma yana keɓe kansa.
Sakamakon wannan wasa ya ba City damar matsawa zuwa matsayi na biyu a teburin gasar ta Premier.
Akwai alamu da ke nuna cewa mai yiwuwa Rudiger ya ci gaba da zamansa a Stamford Bridge.
Dan shekara 23, Aryan Khan, shi ne babban dan Shah Rukh Khan, fitaccen jarumi a masana'antar shirya fina-finai ta Bollywood a India.
Domin Kari