Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Labaran Zaben 2015 Daga Ibrahim Alfa Ahmed

ZABEN2015: Gwamna Sule Lamido na Jihar Jigawa Yace Kwankwaso da Atiku Ne Ke Zago Kasa Ma Janar Muhammadu Buhari, Maris 25, 2015
please wait

No media source currently available

0:00 0:03:25 0:00

Gwamnan na Jihar Jigawa yana maida martani ne ga wata takardar da jami'in yada labaran kyamfe na Buhari, Malam Garba Shehu, ya rubuta cewa Sule Lamido da wasu su na shirin kaddamar da wai gangamin yin batunci ga Janar Muhammadu Buhari domin bakanta shi a idanun 'yan Najeriya.

ZABEN2015: Attahiru Jega Yana Bayyana Ra'ayinsa Kan Hukumcin Da Ya Haramtawa Sojoji Zuwa Rumfunan Zabe
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:11 0:00

Shugaban hukumar zabe ta INEC, yace zai nazarci hukumcin da wata kotu a Lagos ta bayar cewa kada gwamnati ta yi amfani da sojoji a rumfunan zabe a duk fadin kasar ranar zabe.

Domin Kari

XS
SM
MD
LG