Za a fara gasar da wasan Qatar da Ecuador a filin wasa na Al Bayt da mai cin 'yan kallo dubu 60.
Dan wadan kwallon kafa Kofarmata da yayi wasa a wasu kasashe waje ya rasu da yammacin jiya Talata a garinsa Kano bayan ‘yar gajeruwar jinya, yana da shekaru 34 da haihuwa.
Najeriya ta doke Jamus a bugun fenariti bayan da aka tashi 3-3 a wasan neman gurbi na uku a gasar.
Wannan kira na zuwa ne makonni uku gabanin Iran ta kara a wasanta na farko da Ingila a rukunin B.
Tuni dai kamfanonin jiragen sama, wuraren shakatawa, gidajen sayar da abinci da kantunan kayan alatu suka fara wasa wukakensu don tarbar baki.
Ten Hang yana kyautata zaton Ronaldo zai kara zura kwallaye idan ya koma yi wa kungiyar kwallon kafa ta Manchester United wasa.
Kungiyoyin Real Madrid, Barcelona da Atletico Madrid zasu buga wasannin sun a LaLiga a karshen wannan mako bayan sun fice daga gasar zakarun Turai a tsakiyar mako.
Hukumar kwallon kafar Italiya (FIGC) ta bukaci masu bicike a garin Turin su zakulo sabbin takardun binciken da suka kammala a kan kungiyar Juventus mai wasa a lig din Serie A, da ake zargi da tafka magudi a kasuwar hada hadar ‘yan wasa a cewar wata majiya makusanciya da batun.
A cigaba da wasan kwallon kafa na mata na Duniya a Indiya, 'yan kasa da shekaru 17,matan Najeriya , da ake cema Flamengoes, Kasar Colombia ta fitar da kungiyar kwallon kafar Najeriya Flamengoes
Yanzu Barcelona na matsayi na uku a teburin rukunin C da maki hudu, wato Inter ta sha gabanta da maki uku, a kokarin da kowannensu ke yi na samun matsayi na biyu a rukunin a gasar ta UEFA.
Ronaldo ya ci wa Manchester United kwallaye 144, Real Madrid 450, Juventus 101 da Sporting Lisbon - 5
Domin Kari