Shugaban da mai dakinsa sun nuna farin ciki da alfaharinsu kan nasarorin da Oshoala ta samu, da fatan zata cigaba da samo wasu dimbin nasarorin nan gaba.
Madrid ta samu wannan nasara ce duk da cewa da ‘yan wasa 10 ta buga wasan
Hukumar Kwallon kafar Ingila ta yanke hukuncin cewa City ba ta hana ‘yan wasanta “nuna dabi’a mara kyau ba” a lokacin da lamarin ya auku a ranar 3 ga watan Disamba.
Za a fara wasannin farko a watan Fabrairu sannan a buga zagaye na biyu a Maris din 2024.
Shahararren dan wasan Nigeriya, Victor Osimhen ya zama dan wasa daga nahiyar Afirka na farko da ya lashe kyautar gwarzon dan wasan da yafi kowa zura kwallo a raga a gasar Siriya A ta kasar Italy.
Wannan shi ne karon farko da Jamus ta kai zagayen wasan karshe a wannan gasa tun bayan 1985.
Yanzu kungiyar na saman Burnley da banbancin kwallo kuma za ta kara da Nottingham Forest a yau Asabar.
Liverpool ta fara ganin gabanta ne bayan da Luis Diaz da Cody Gakpo suka fara zura mata kwallaye a wasan da aka tashi da ci 4-0 da LASK ta kasar Austria.
Ba da bata lokaci ba, alkalin wasan ya garzaya gefen fili don duba na’ura VAR, ya kuma soke bugun fenaritin bayan bincikensa.
A ranar Talata Jamus za ta fafata da Argentina a gasar wacce ake yi a kasar Indonesia.
Ana tuhumar Brazil da laifin gazawa da samar da cikakken tsaro a wasan da ta tsara.
Ita dai Girona na ci gaba da jagorantar teburin gasar ta La Liga yayin da take shirin karawa da Athletico Bilbao a ranar Litinin.
Domin Kari