Manajan City Pep Guardiola ya ce ya yi wuri a tantance ko Haaland zai samu damar buga wasan City da Young Boys a gasar cin kofin Zakarun Turai a ranar Talata.
A ranar Asabar ake sa ran za a sallami Neymar mai shekaru 31 daga asibiti.
Kasar Saudiyya dai na da yakinin za ta karbi bakuncin gasar cin kofin duniya ta maza ta 2034, bayan da hukumar kwallon kafa ta Australia ta janye bukatar ta wanda galibi ke ganin FIFA ta shirya lamarin don kasar mai arzikin man fetur ta samu cikin sauki.
Wannan shi ne karo na takwas da Messi yake lashe wannan kambu inda ya doke Erling Haaland na Manchester City.
A ranar Asabar kungiyoyin biyu za su kara a karon farko a fafatawar hamayya a wannan kakar wasa.
Hakan na nufin daukacin kudaden shigar da kungiyar ta United ta samu ya karu da kashi 11 cikin 100 idan aka kwatanta da waccar shekarar da ta gabata.
Charlton wanda dan wasan tsakiya ne, ya shahara ne wajen kwarewa a fannin narka kwallo.
Kungiyar ta Granada da ke buga gasar La Liga, ta ajiye dan wasan ne dan asalin kasar Isra'ila saboda wani sakon da ya wallafa a shafinsa na sada zumunta kan rikicin Isra'ila da Hamas.
A wani labari kuma, ana ta caccakar dan wasan Brazil Neymar, saboda zargin sa da rashin tabuka komai a wasan da Brazil ta tashi da 1-1 da Venezuela a makon da ya gabata.
Gabanin wannan wasa, an yi ta yamadidin cewa tauraruwar Mbappe mai shekaru 24 ta daina haskawa bayan da ya gaza zura kwallo ko daya a wasannin hudu da PSG ta buga.
Wani muhimmin abin burgewa na hadin nahiyoyi uku da ba a taba ganin irinsa ba shi ne, yadda za a bude wasan a Uruguay, kasar da ta fara karbar bakuncin gasar a duniya.
Domin Kari
No media source currently available
1. Messi ne mafi cin kwallo a Argentina, kuma mafi taimakawa a ci kwallo 2. Babu wani a La Liga da ya taba cin kwallo da bugun ‘freekick’ fiye da Messi 3. A La Liga, Messi ne ya fi cin kwallo sau uku a wasa guda. 4. Babu shahararren dan wasan kwallon kafa da aka yi ta sa hotunansa a kwalayen...
Fitaccen dan wasan kwallon kafa Diego Maradona ya mutu bayan fama da matsalar bugun zuciya, a cewar mai magana da yawunsa.
Ga zabin VOA na jerin gwarzayen ‘yan wasan kwallon kafar Afirka biyar da za su buga wasa a yau. Wasu daga cikinsu sanannu ne – yayin da ta yi wu, ba ku san wasunsu ba…. tukuna. Su waye a jerin fitattun ‘yan wasanku a fagen kwallon kafar nahiyar Afirka a yau?