A 'yan kwanakin nan, rahotanni na cewa Cardoso na fuskantar suka saboda rashin iya shawo kan kalubalen tattalin arziki da kuma daidaita darajar Naira.
Babban hafsan sojin kasar Oumar Diarra ya ce sojoji sun yi nasarar kashe maharan, amma bai bayar da cikakken bayani ba.
Wata sanarwa da Kakakin rundunar Manjo Stephen Nantip Zhakom ya fitar a ranar Talata ta ce an kama makaman ne a wani same da aka kai a karamar hukumar Jos ta arewa a jihar.
Kantoman karamar hukumar Bukkuyum, Nasiru Muhammad, wanda ya ba da tabbacin faruwar lamarin yace, an samu hatsarin ne saboda lodi fiye da kima, da rashin hakuri.
Gwamnan Zamfara, Dauda Lawal, ya bayyana yakinin cewar nan bada jimawa ba ta’addancin da kasurgumin dan ta’addan nan daya jima yana aikatawa a jihar da kwayenta zai zo karshe.
Sanarwar ta kara da cewa ana cigaba da kula da sanya idanu akan wasu mutane su kimanin 100.
Wannan matakan sun biyo bayan fashewar madatsar ruwan Alau da ke jihar Borno da ta yi sanadiyyar asarar rayuka da dukiya.
A cewar NEMA, kawo yanzu an gano gawawwakin fasinjoji 9, sannan ana cigaba da gudanar da aikin ceto.
Majalisar Dinkin Duniya ta sanar da gudunmowar dala miliyan 6 a matsayin tallafi ga mutanen da ambaliyar ruwan birnin Maiduguri ta shafa.
Da yake tabbatarwa da tashar talabijin ta Channels da afkuwar lamarin, kakakin rundunar ‘yan sanda ta Kaduna, ASP Mansur Hassan, yace ‘yan bindigar sun hallaka mutane 3.
Wasu ‘yan tsirarun jami’an sojin da aka dorawa alhakin tsare ofishin jakadancin Amurka ne kawai suka rage, a cewar mai magana da yawun Pentagon Sabrina Singh.
Daya daga cikin 'yan uwan wadanda suka rasu ya ce kokarin kaucewa mai babur a kan kwana ne ya sa babbar motar ta afkawa motar da ke dauke da masu Mauludin
Domin Kari