Mista Sam Olumekun, Kwamishina na kasa kuma Shugaban Kwamitin Bayar da Bayani da Ilimin Zabe na INEC, ya bayyana hakan a cikin wata sanarwa a ranar Alhamis bayan taron shugabannin hukumar.
Masu lura da al'amura na cewa, zaben zai iya zama zakaran gwajin dafi ga farin jinin gwamnatin APC mai mulki a jihar ta Edo da ma matakin tarayya.
Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya rushe kwamitocin rikon kananan hukumomin jihar 44.
A cewar mataimaki na musamman ga shugaban a kan kafafen sada zumunta, Dada Olusegun, Tinubu na so ya zauna a gida domin magance matsalolin dake addabar Najeriya.
Ragin ya biyo bayan gabatar da harajin da aka yi a farkon shekarar nan me cike da cece-kuce, al’amarin daya gamu da turjiya daga kungiyoyin kwadagon NLC da TUC da kuma masu hulda da banki.
Wani zauren zantawa kan lamuran yau da kullum mai taken “CONNECT THE DOTS” ya karfafa cewa hadin kan matasa da jagorori zai kawo raguwar tabarbarewar tsaro musamman a arewacin Najeriya.
Jami'an 'Yan sanda sun yi nasarar cafke wani magidanci da mai dakinsa dauke da 'yar karamar yarinya a yayin da suke kokarin kai wa 'yan bindiga harsasasai cikin daji.
Matsayar EFCC ta ci karo da ta ofishin yada labaran Yahaya Bello dake cewar tsohon gwamnan ya mutunta gayyatar hukumar.
A bisa kididdigar da ake da ita, tsarin tattalin arzikin halal na duniya na da jarin daya kai dala tiriliyan 7 kuma ana hasashen cewar zai bunkasa da dala 7.7 kan nan da 2025.
A jiya Talata, gwamnatin tarayyar Najeriya ta gargadi al’ummar kasar game da ruwan da za’a saki daga madatsar lagdo dake kasar kamaru.
A yau Laraba aka ce tsohon gwamnan jihar Kogi Yahaya Bello ya amsa gayyatar da hukumar yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa EFCC ta yi masa.
Domin Kari