“Gwamnatin jihar Kaduna tana nesanta kanta daga wannan mummunan aiki. Wannan ba halinmu ba ne. Irin wannan aiki na rashin imani ba shi da hurumi a cikin al’uma ta gari."
Lamarin ya faru ne da misalin karfe 11 na rana a unguwar Busa Buji da ke karamar hukumar Jos ta Arewa.
Tsohon Mataimakin Shugaban Najeriya, Atiku Abubakar, ya kwatanta matsalar garkuwa da mutane da ake yawan samu a kasar a matsayin wata alama da ke nuna gazawar shugabannin kasar.
A watan Afrilun bana gwamnatin tarayya ta fitar da sanarwar jihohi 31 da za su iya fuskantar matsalar ambaliyar ruwa.
Jarumar TikTok, Sayyada Sadiya Haruna ta sake amarcewa a wannan Juma'a watanni baya mutuwar aurenta da jarumin TikTok Al Ameen G-Fresh.
Yankin kauyen na Tiami da jirgin ya fadi ba shi da tazara mai nisa daga hedkwatar horar da matuka jirgin saman sojin Najeriya da ke yankin Mando a karamar hukumar ta Igabi.
Fubara ya bayyana hakan ne yayin ziyarar gane wa idonsa da ya kai East-West Road da lamarin ya faru a daren Juma’a inda wata tankar mai ta kama da wuta ta halaka mutane tare da barnata dukiyoyi da dama.
Kamfanin Dillancin Labaran Iran na IRNA, ya ce tuni hukumomin kasar suka dana makaman dakile hare-hare a sararin samaniyar lardunan kasar da dama.
Domin Kari