“Akwai bukatar Benue ta hada kai da gwamnatin tarayya, don aiwatar da wasu tsare-tsare da aka shimfida don magance matsalar tsaro da ke barazana ga zaman lafiya da ci gaba.” In ji fadar shugaban kasa.
Kalaman Masari na zuwa ne, kwana biyu bayan da majalisar wakilai ta yi kira ga Shugaba Muhammadu Buhari da ya ayyana dokar ta baci a fannin tsaron kasar.
“Ta ya ya mutane za su yi ta mutuwa, sannan babban mai tsaron kasa zai zauna ba tare da ya ce uffan ba.” Mbaka ya fadawa taron mabiyansa.
Wannan nasara ta City, alama ce da ke nuna cewa mai yiwuwa, kungiyoyin Ingila ne za su kara a wasan karshe na gasar ta UEFA kamar yadda masu hasashe suka nuna.
Bayanai sun yi nuni da cewa tun da misalin karfe 10 na safiyar ranar Laraba, aka kama Bugaje.
"Hakan na nufin, saura shekara daya da wata tara da mako biyu da kwana shida ko kuma saura kwana 660 kenan a yi zabe daga yau.” In ji Farfesa Mahmood Yakubu
Cikin wata sanarwa da mai ba shi shawara kan sha’anin yada labarai, Muyiwa Adekeye ya fitar a ranar Talata mai taken “mika wuya ga masu aikata manyan laifuka ba ita ce mafita ba”, El Rufai ya ce, idan kida ya canza rawa ma na sauyawa.
Fitaccen malamin addinin Islama a Najeriya, Sheikh Ahmad Gumi ya ce Najeriya za ta yi da-na-sani, idan har aka cire ministan yada labarai Isa Pantami daga mukaminsa.
A watan Janairun shekarar 2017, wani jirgin yakin sama na Najeriya ya kashe fararen hula sama da 100 a wani sansanin 'yan gudun hijira da ke garin Rann a jihar Borno amma bisa kuskure.
Wannan kaye da Atletico ta sha, ya kara dagula al’amura, inda maki uku ya raba ta da Sevilla da ke matsayi na hudu – Sevilla ta doke Granada da ci 2-1, tana kuma da sauran wasa biyar a gabanta.
Sai dai sanarwar da darekta Aminu Saira ya fitar, ba ta ambaci kafa ko tashar da za a haska fim din na Labarina ba.
An tsinci gawarwakin daliban uku ne a yankin Kwanar Bature a ranar Juma’a, wanda ba shi da nisa da jami’ar a cewar hukumomin jihar Kaduna.
Mbappe na daga cikin fitattun ‘yan wasan kwallon kafa na duniya da aka fi nema, kuma ga dukkan alamu kakar dan wasan mai shekara 22, ta kusa yanke saka.
'Ya kamata masu aikata wadannan manyan laifuka, su daina gani kamar gwamnmati ba ta da karfin da za ta murkushe su.
Fadar shugaban Najeriya, ta fito ta kare Ministan sadarwa Dr. Isa Pantami da ke fuskantar kiraye-kiraye daga wasu 'yan Najeriya kan ya yi murabus daga mukaminsa.
Hukumomin kasar sun ce mutum miliyan 1.8 aka yi wa gwajin cutar a duk fadin Najeriyar.
A ‘yan kwanakin nan dai kusan kullum sai maharan sun kai hari akan jama’a a jihar wacce ke tsakiyar arewacin Najeriya.
An yi ta ambato sunayen masu horarwa irinsu Julian Nagelsmann na kasar Jamus, tsohon kocin Juventus Massimiliano Allegri, Brendan Rodgers na Leicester City, Scott Parker na Fulham da dai sauransu.
Shaidu sun ce maharan sun yi ta harbi a sama kafin daga bisani su kwashe daliban su kutsa da su cikin daji.
Najeriya na kashe biliyoyin daloli wajen samar da tallafin mai, wani abu da Bankin Duniya ke so kasar ta kawar idan har tana son samun bashi daga bankin.
Domin Kari