A Zambia, hukumomi sun ce ana samun karuwar matasa mata masu kamuwa da sankarar mama a kasar. Haka kuma, ana samun karuwar wadanda ake gano cutar a tare da su bayan ta kai mataki mafi muni a kurarren lokaci.
Hukumar lafiya ta duniya ta kiyasta kiyasta cewa mutane miliyan 850 ne suke fama da cutar koda a fadin duniya, sannan cutar ta na sanadiyyar mutuwar sama da mutum miliyan 2 da dubu dari shida a kowace shekara.
A Jamhuriyar Nijar ma, manoma da dama na fama da kalubalen sauyin yanayi, inda wasunsu suke barin aikin gona suke komawa ga wasu harkoki kamar hakkar ma’adinai, da wasu rahoranni
Wannan na zuwa ne wattani 2 bayan da gwamnatin kasar ta janye matakin gaggawar lafiyar al’umma wanda aka ayyana tun shekarar 2022.
Nijar za ta fara fitar da gangan danyen mai dubu 90 domin siyarwa a kasuwannin duniya; Rundunar ‘yan sandan Najeriya ta ce ta dauki tsauraran matakan tsaro na tabbatar da zabukan da aka gudanar ranar Asabar sun kammalu lami lafiya, da wasu rahotanni
Wani kwararen likita a Najeriya, Dr Ibrahim ya yi karin haske a game da fida da mutum-mutumi.
A Afirka ta Kudu, an rungumi amfani da mutum-mutumi a aikin tiyata a zaman wani abin dogaro da shi nan gaba a fannin kiwon lafiya.
LAFIYARMU: Wani rahoto da kungiyar assasa ci gaba ta kasa da kasa, wato Global Action For Sustainable Development ta fitar a bana, ya ce kaso mai yawa na al’ummar Liberia na salwanta sakamakon ta’ammali da miyagun kwayoyi.
Yayin da darajar Naira a Najeriya ta yi mummunar faduwa, ‘yan kasuwa na kokawa da tsadar dala, mutanen gari kuma na kokawa da tsadar kayan masarufi, da wasu rahotanni
A Afirka ta Kudu, an rungumi amfani da mutun-mutumi a aikin tiyata a zamanin wani abin dogaro a gaba a Fanin kiwon lafiya.
Domin Kari