Shekaru talatin bayan kisan kiyashi da ya auku a Rwanda, har yanzu wasu daga cikin wadanda suka kubuta daga lamarin su na ci gaba da rayuwa cikin fargaba da tashin hankali, da wasu rahotanni
Dr. Abdulrahman Adamu Pantamee masanin tattalin arziki a Jami’ar Nizwa a Oman ya ce wannan nasara ta farfado da darajar Naira ba mai dorewa ce; Wasu masana tattalin arziki sun ce raba tallafin abinci ba shi ne matakin da yakamata a dauka don kawo karshen wahalar a Najeriya ba, da wasu rahotanni
Yadda kubutar da daliban Kuriga wanda yazo kwana guda kafin cikar wa’adin da ‘yan bindigan suka gindaya ya haifar da ce-ce-ku-ce a game da yadda aka yi a ka kubutar da su; Matsalar kwararar baki a birnin New York na Amurka ta rubanya har sau uku daga kasashen Yammacin Afirka, da wasu rahotanni
Domin Kari