Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAUREN VOA: Yadda Al'ummar Najeriya Ke Neman Gwamnati Ta Dau Matakin Warware Matsalolin Tsadar Rayuwa - Agusta 27, 2023


Medina Dauda
Medina Dauda

Mahalarta zauren sun kai gabar da suke kira ga mahukuntan kasar da su hanzarta daukar mataki kan matsalar tsadar rayuwa da yadda yake shafar hauhawar farashin kayan abinci a kasuwanni. A shirin na wannan makon, sun fara neman Gwamnati ta shigo da hanyoyin warware matsalolin.

A yi saurao lafiya:

ZAUREN VOA
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:15:57 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG