Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

ZAUREN VOA: Ci gaba Da Tattaunawa Da Wasu Fitattun Mata 'Yan Siyasa A Najeriya, 21 Mayu, 2023


Medina Dauda
Medina Dauda

Bincike ya yi nuni da cewa mata kan cika rumfunan zabe da dama a sassan Najeriya a duk lokacin da ake zabe.

A wannan shirin, za a ji ci gaban kira da’ yar gwagwarmayar kwato wa mata ‘yan'uwanta ‘yanci, Hajiya Balaraba Abdullahi, inda take cewa mata za su iya kafa ta su jam'iyyarsu a Najeriya tun da su ne masu fitowa zabe.

ZAUREN VOA: Ci gaba Da Tattaunawa Da Wasu Fitattun Mata 'Yan Siyasa A Najeriya. mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:15:04 0:00

XS
SM
MD
LG