Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

Yawan Mamata Na Karuwa A Mubi


Ya zuwa yanzu alkalumman wadanda suka rasa ransu a wani harin kunar bakin wake da wani yaro ya kai a wani Massalaci yayin sallar asuba a garin Mubi dake jihar Adamawa na karuwa.

Wannan ya biyo bayan tashin wani bom a yankin Madagali da kuma kissan gillar da aka yiwa wasu matan Filani makiyaya da ‘ya’yansu fiye da talatin a yankin Numan,dake kudancin jihar Adamawa, lamarin da yanzu haka ya sa aka tura jami’an tsaro don neman masu hannu a kissan gillar.

Kakakin rundunar ‘yan Sandan jihar ta Adamawa, SP. Othman Abubakar, wanda ya bayyana halin da ake ciki game da harin kunar bakin waken da kuma kissan da aka yiwa Fulanin, da kuma matakan da aka dauka a yanzu, ya ce rundunar ta sha alwashin kiyaye dukiyoyi da rayukan jama’a.

Ya kara da cewa kasancewar jami’an tsaro a yankin zai taimaka gaya wajen tabbatar da wanzuwar zaman lafiya da tsaro a yankin na Madagali.

please wait

No media source currently available

0:00 0:01:43 0:00

Facebook Forum

Shugaba Donald Trump ya ba gwamnatinsa damar tasa keyar bakin haure daga kasar, da kai wasu kurkuku na Guantanamo Bay dake Cuba
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:03:00 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA

Zaben 2023

Karin haske akan dalilan dake kawo aukuwar haduran tankar mai a Najeriya da musabbabin karuwar wannan lamari a baya-bayan nan
please wait
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p

No media source currently available

0:00 0:04:37 0:00
  • Auto
  • 240p
  • 360p
  • 480p
  • 810p
  • 720p
Karin bayani akan Rahotannin Taskar VOA
XS
SM
MD
LG