Shugaban zanga zangar Malam Babba Kaita daga jihar Katsina ya ce yana cikin wadanda suka gana da shugaban nasu kafin aukuwar lamarin a Zaria. Yace sojoji sun harbi shugaban nasu ne tare da matarsa, harbi irin na kan mai uwa da wabi
'Yan Shia Sun Yi Zanga-zangar Neman a Sako Shugabansu
![Malam Babba Kaita yana zantawa da manema labarai lokacin da suke zanga zanga a Abuja](https://gdb.voanews.com/0c54f3dc-49c5-4f3d-ac63-29fed01014eb_w1024_q10_s.jpg)
1
Malam Babba Kaita yana zantawa da manema labarai lokacin da suke zanga zanga a Abuja
![ 'Yan Shia sun yi zanga zanga suna dauke da hoton shugabansu Shaikh Ibrahim El-Zakzagy](https://gdb.voanews.com/a498fe1b-ec88-465f-8b1d-9cf261729a3e_w1024_q10_s.jpg)
2
'Yan Shia sun yi zanga zanga suna dauke da hoton shugabansu Shaikh Ibrahim El-Zakzagy
![A wannan hoton suna tunawa da yadda suka ce wai sojoji sun yiwa 'yanuwansu kisan gilla taho mu gaman da suka yi a Zaria a shekarar 2015](https://gdb.voanews.com/621936e9-8c17-4052-aa4e-1893c2b8d60a_w1024_q10_s.jpg)
3
A wannan hoton suna tunawa da yadda suka ce wai sojoji sun yiwa 'yanuwansu kisan gilla taho mu gaman da suka yi a Zaria a shekarar 2015
![Hoton Shaikh Ibrahim El Zakzagy](https://gdb.voanews.com/40fe1c3e-1f81-4d74-b697-3dd26667d80d_w1024_q10_s.jpg)
4
Hoton Shaikh Ibrahim El Zakzagy
Facebook Forum