‘Yan Matan Chibok: “Bakin Ciki Ya Kashe Fiye Da Iyaye Goma
Shekaru takwas da sace 'yan matan Chibok 276 a Najeriya da kungiyar Boko Haram ta yi, har yanzu ba a samu kubutar da ‘yan mata 109 daga cikin su ba. Lamarin da ya tayar da hankalin kasashen duniya, inda har aka kafa kungiyar Bring Back Our Girls domin matsawa jami’an Najeriya lamba don ceto daliban.
Zangon shirye-shirye
-
Fabrairu 28, 2025
Sarkin Musulmin Najeriya Ya Tabbatar Da Ganin Watan Ramadan
-
Fabrairu 05, 2025
Gobara Ta Kashe Almajirai 17, Wasu 15 Sun Jikkata A Zamfara
-
Disamba 31, 2024
Waiwaye Kan Labarai Da Suka Daukar Hankali A 2024
-
Disamba 20, 2024
Ana Ci Gaba Da Fama Da Karancin Takardan Naira A Najeriya
-
Disamba 20, 2024
Hira Da Audu Bulama Bukarti A Birnin Landan Na Kasar Birtaniya