‘Yan Matan Chibok: “Bakin Ciki Ya Kashe Fiye Da Iyaye Goma
Shekaru takwas da sace 'yan matan Chibok 276 a Najeriya da kungiyar Boko Haram ta yi, har yanzu ba a samu kubutar da ‘yan mata 109 daga cikin su ba. Lamarin da ya tayar da hankalin kasashen duniya, inda har aka kafa kungiyar Bring Back Our Girls domin matsawa jami’an Najeriya lamba don ceto daliban.
Zangon shirye-shirye
-
Yuli 06, 2024
Matsayin Afirka A Fagen Fasahar Aikin Gona
-
Yuli 06, 2024
Yadda Kidan Jita Ke Samun Karbuwa A Kasar Indonesia
-
Yuli 06, 2024
Wani Mawakin Nijar Ya Bullo Da Tsarin Ceto Al’adun Kasar