Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

'YAN KASA DA HUKUMA: Wanzar Da Hakki Da 'Yancin 'Yan Kasa Ta Fuskar Tsaro Da Zaman Lafiya - Fabrairu 29, 2024


Mahmud Kwari
Mahmud Kwari

Shirin 'Yan Kasa Da Hukuma na wannan makon yayi nazari akan yunkurin mahukuntan mulkin soja a Jamhuriyar Nijar na hada kan masu ruwa da tsaki domin wanzar da hakki da 'yancin 'yan kasa ta fuskar tsaro da zaman lafiya, musamman ga al'umomin dake zaune akan iyakokin kasar da kasashe makwabta.

Saurari shirin a sauti:

YAN KASA DA HUKUMA FABARAIRU 26 2024
please wait

No media source currently available

0:00 0:10:12 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG