Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

VOA60 AFIRKA: A Tanzania sun kada kuri'a a zaben shugaban kasa wanda 'yan adawa suka yi gargadin akwai murda-murda, da wasu sauran labarai.


VOA60 AFIRKA: A Tanzania sun kada kuri'a a zaben shugaban kasa wanda 'yan adawa suka yi gargadin akwai murda-murda, da wasu sauran labarai.
please wait

No media source currently available

0:00 0:01:00 0:00

VOA60 AFIRKA: A cikin takaitattun labaran Afirka na yau, masu zabe a Tanzania sun kada kuri'a a zaben shugaban kasa wanda 'yan adawa suka yi gargadin cewa yana cike da murda-murda da mummunar tashin hankali, da wasu sauran labarai.

XS
SM
MD
LG