Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TUBALIN TSARO: ECOWAS Ta Yi Watsi Da Shirin Sojojin Nijar Na Mika Mulki Bayan Shekaru Uku - Agusta 26, 2023


HAssan Maina Kaina
HAssan Maina Kaina

Shugaban majalisar gwamnatin mulkin soji a kasar Nijar ya ayyana shirin sake maida kasar bisa turbar demokradiyya na tsawon shekaru uku, al'amarin da ECOWAS ta ce sam ba zai ta yiwu ba.

Ecowas dai a baya ta nemi lalle a dawo da kasar bisa tsarin mulki nan take, inda ta kai ga har ta yi barazanar amfani da karfin soja.

Saurari shirin:

TUBALIN TSARO
please wait
Embed

No media source currently available

0:00 0:12:01 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG