Accessibility links

Labari da Dumi-Duminsa

TUBALIN TSARO: Matsalar Satar 'Yan Makaranta A Arewacin Najeriya, Maris 15, 2024


HAssan Maina Kaina
HAssan Maina Kaina

ABUJA, NIGERIA - A shirin 'Tubalin Tsaro' na wanan makon mun duba batun satar mutane da a baya bayan nan ke daukar wani sabon salo na satar ‘yan makaranta masu dumbin yawa a Najeriya, al'amarin da kuma ke kara jan hankali a ciki da wajen kasar.

Saurari cikakken shirin da Hassan Maina Kaina ya gabatar:

TUBALIN TSARO: Matsalar Satar 'Yan Makaranta A Arewacin Najeriya,, Maris 15, 2024.mp3
please wait

No media source currently available

0:00 0:09:59 0:00

Dandalin Mu Tattauna

XS
SM
MD
LG