washington dc — 
Shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon, ya kawo muku kashi na biyar na cigaba da muhawara a game da juyin mulkin da aka yi ranar 26 ga watan Yuli a Jamhuriyar Nijar.
Saurari shirin:
 
Shirin Tsaka Mai Wuya na wannan makon, ya kawo muku kashi na biyar na cigaba da muhawara a game da juyin mulkin da aka yi ranar 26 ga watan Yuli a Jamhuriyar Nijar.
Saurari shirin:
Dandalin Mu Tattauna